The latest news and topic in this categories.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi soka kan fuska biyu da kasar Birtaniyya ke nunawa wajen tunkarar ta'addanci Ofishin jakadancin Iran da ke birnin Landan ya soki fuska biyu na
Kwamandan rundunar sojin saman Iran ya bayyana cewa: Ba su gafala da irin barazanar da suke fuskanta ba Kwamandan rundunar sojin saman kasar Iran Birgediya Janar Ali Reza Sabahifard ya
Falasdinawa dubu 40 ne suka gudanar da sallar Juma'a a Masallacin Al-Aqsa mai albarka a yau Dubban Falasdinawa ne suka gudanar da sallar Juma'a a Masallacin Al-Aqsa mai albarka a
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi soka kan fuska biyu da kasar Birtaniyya ke nunawa
Kwamandan rundunar sojin saman Iran ya bayyana cewa: Ba su gafala da irin barazanar da
Falasdinawa dubu 40 ne suka gudanar da sallar Juma'a a Masallacin Al-Aqsa mai albarka a
Majalisar Dinkin Duniya ta yi Allah wadai da kalaman ministan harkokin wajen haramtacciyar kasar Isra'ila
Jami'an tsaron Turkiyya sun kama wani dan kungiyar ISIS kafin ya kai hari a birnin
Shugqbqn kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen sayyed Abdulmalik Badaruddin Huthi ya bayyana cewa tura wani kataparen jirgin ruwan yaki zuwa gabas ta tsakiya wanda shugaban kasar Amurka yayi wata gazawace.
Shugaba hukumar makashin Nukliya na kasar Iran Mohammad Islami ya bada sanarwan cewa a ranar 8 ga watan Afrilu mai zuwa. Yace hukumarsa za ta kaddamar da sabbin magunguna da
A gobe Litinin 24 ga watan Maris ne tawagogin masu tattaunawa na kasashen Amurka da Rasha zasu hadu a birnin Rayida na kasar Saudiya don ci gaba da tattaunawan da
Ma'aikatar kasuwanci ta kasar Afganistan ta bada sanarwan cewa kasar Iran ce a gaba da dukkan kasashen makobta da kasar Afganisatan wacce tafi shigo da kayakinta cikin kasar a shekara
Hukumar birnin istambul ta bada sanarwan dakatar da Akram Imamoglu daga matsayinsa na magajin garin birnin Istambul na wucin gadi, har zuwa lokacinda za'a tabbatar da kubutarsa daga abubuwan da
Kasar Rasha ta bayyana cewa dole Moscow da Beijing su shiga shawarwarin tattaunawar nukiliya da Iran. Mai magana da yawun ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha Maria Zakharova ta bayyana cewa,