The latest news and topic in this categories.
Luguden wutar jiragen saman sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila sun yi sanadiyyar shahadar Falasdinawa tare da raunata wasu na daban birnin Khan Yunis da sansanin Jabaliya Majiyoyin asibitin Falasdinawa sun bayyana
Mutane 80 ne suka mutu a wani hari da dakarun kai daukin gaggawa na Rapid Support Forces suka kai a jihar Sennar da ke kasar Sudan Akalla mutane 80 ne
Gwamnatin kasar Cuba ta bukaci a gurfanar da HKI kan laifukan yakin da ta aikata a Gaza. Kamfanin dillancin labaran ISNA na kasar Iran ya nakalto ministan harkokin wajen kasar
Gwamnatin kasar Cuba ta bukaci a gurfanar da HKI kan laifukan yakin da ta aikata
Firai ministan kasar Pakistan ya shelanta doka ta baci a duk fadin kasar bayan an
Jakadan kasar Iran a Mosco ya bayyana cewa kasarsa a shirye take ta zama kasar
Wani masanin harkokin siyasar gabas ta tsakiya, Abdul Bari Atwan ya zargi kasashen Larabawa musamman
Gwamnatin kasar Chaina ta bayyanan cewa Amurka ce babar barazana ga zaman lafiya a duniya
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu