The latest news and topic in this categories.
Kasashen Faransa da Britaniya da Jamus sun yi kira ga Iran da kada ta kai wa Isra’ila hari, lamarin da kasashen uku suka ce zai kara tayar da jijiyoyin wuya
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Siyasar munafunci ita ce ta sanya yahudawan sahayoniyya suka zama babbar barazana ga zaman lafiya da tsaro a duniya Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian
Kasar Chana ta tabbatar da hakkin Jamhuriyar Musuluncita Iran na kare mutuncinta, tsaro da kuma martabarta ta kasa A wata tattaunawa da ta gudana ta hanyar wayar tarho tsakanin ministan
Kasar Chana ta tabbatar da hakkin Jamhuriyar Musuluncita Iran na kare mutuncinta, tsaro da kuma
Gwamnatin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila ta umurci Falasdinawa 100,000 'yan gudun hijira da su fice
An kashe wani bayahuden sahayoniyya tare da raunata wani na daban a wani hari da
Mayakan dakarun kai daukin gaggawa sun kashe fararen hula 28 a wani hari da suka
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya ce manufofin siyasar harshen damo ta Amurk da wasu
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta