The latest news and topic in this categories.
Firai ministar Bangladesh Sheikh Hasina ta yi murabus tare da tserewa daga kasar a daidai lokacin da ake ci gaba da zanga-zangar adawa da manufofin gwamnatinta da kuma salon mulkin
Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) sun cafke daya daga cikin jagororin zanga-zangar kuncin rayuwa da ake yi a babban birnin tarayya, Micheal Lenin. Hukumar DSS ta kama Lenin
Jiragen yakin HKI, a wasu sabbin hare haren da suka kai kan yankin Gaza a jiya Lahadi, sun jefa boma bomai kan makarantun ‘Annasr’ da kuma ‘Hassan Salama’ a yammcin
Jiragen yakin HKI, a wasu sabbin hare haren da suka kai kan yankin Gaza a
Dakarun kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun bada sanarwan kai hare hare tare da amfani
Kakakin sojojin kasar Yemen Burgediya Janar Yahyah Saree ya bada sanarwan cewa sojojin kasar sun
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeskiya ya bayyana cewa HKI ta aikata babban kuskure a lokacinda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Ali Bakiri Kani, ya tattauna da tokwaransa na kasar Jordan
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game