The latest news and topic in this categories.
Yayin da yake yin Allah wadai da kisan gillar da Isra’ila ta yi wa shahid Haniyya, kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya ce: Bai kamata wani mutum ya yi
Kungiyar Hamas za ta nada sabon shugaban ofishinta na siyasa nan da kwanaki masu zuwa, in ji mataimakin shugaban ofishin siyasa na kungiyar, Khalil al-Hayya, yayin wani taron tunawa da
Kwamishinan Kare Hakkokin Dan Adam na Majalisar Dinkin Duniya, Volker Türk, ya yi kira da a dauki matakin gaggawa domin kawo karshen tashe tashen hankula a yankin Gabas ta Tsakiya,
Yayin da yake yin Allah wadai da kisan gillar da Isra’ila ta yi wa shahid
Kungiyar Hamas za ta nada sabon shugaban ofishinta na siyasa nan da kwanaki masu zuwa,
Kwamishinan Kare Hakkokin Dan Adam na Majalisar Dinkin Duniya, Volker Türk, ya yi kira da
Firai ministar Bangladesh Sheikh Hasina ta yi murabus tare da tserewa daga kasar a daidai
Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) sun cafke daya daga cikin jagororin zanga-zangar kuncin
Rundunar Sojin Najeriya ta sanar da kashe gawurtaccen dan bindigan nan, Aminu Kanawa wanda shi ne mataimakin Bello Turji. Sojojin Operation Fansan Yamma ne suka kashe Aminu a wani samame
Hadakar kasashen nan uku na yankin Sahel AES da ta hada Burkina Faso da Mali da Nijar na shirin kafa wata rundunar soji ta hadin gwiwa mai dakaru 5,000. Ministan
Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya (UNRWA) ta ce hare-haren da Isra'ila ta kai kan sansanin 'yan gudun hijira na Jenin da ke gabar yammacin Kogin
Kasar Yemen ta ce ta saki ma'aikatan jirgin ruwan dakon kaya mallakin Birtaniya mai suna Galaxy Leader, wanda aka don nuna goyan baya ga Falasdinawa jim kadan bayan da Isra'ila
Mataimakin shugaban kasar Iran mai kula da tsare-tsare dabaru Muhammad Javad Zarif ya ce Iran ba barazana ce ba ga tsaron wata kasa. Zarif ya bayanna hakan ne a wata
Tsohon babban kwamandan dakarun IRGC na kasar Iran Mohsen Rezae ya bayyana cewa yakin gaza ko na tufanul aksa ta wargaza dukkan shirin HKI da kuma tunaninta a gabas ta