The latest news and topic in this categories.
Shugaban kasar Venezuela ya yi tir da kisan kiyashin da HKI take yi wa al’ummar Falasdinu a yankin Gaza, sannan kuma ya kara da cewa a kowane lokaci yana tare
Bayanin dakarun na “IRGC” ya kunshi cewa: Da sunan Allah mai rahama mai jin kai. Bayan aikin ta’addanci da masu laifi ‘yan sahayoniya su ka tafka, wanda ya yi
A wani bayani da kungiyar Hamas ta fitar na juyayin shahadar Isma’ila Haniyyah ta bayyana cewa ba al’ummar Falaasdinu ce kadai ta yi rashinsa ba, dukkanin al’ummar Larabawa da musulmi
An gudanar da zanga zangar goyon bayan al-ummar Falasdinu a gaza, a birane da dama
A safiyar yau lahadi ce mayakan kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon suka cilla makamai masu
Sojojin HKI sun kai hare hare kan sansanin yan gudun hijira na Falasdinawa da ke
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran Ali Bakiri Kani ya bayyana cewa gwamnatin HKI ta
Babban kusa a kungiyar Hamas Khaled Meshaal ya jaddada tsayin daka na gwagwarmayar gwagwarmayar Palasdinawa a gwagwarmayar da suke yi da gwamnatin sahyoniyawa har zuwa lokacin da kasar Falasdinu ta
Ma'aikatar Lafiya a yankin zirin Gaza ta sanar da cewa adadin mutanen da harin Isra'ila ta kashe a Beit Lahia da ke arewacin Gaza ya kai 87, Sanarwar ma'aikatar ta
Rasha ta sanar da cewa shugabannin kasashe sama da ashirin za su hadu a Kazan na kasar a mako mai zuwa don taron koli na kungiyar BRICS, wadda ƙawance ne
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Ismail Baghaei ya yi kakkausar suka kan ci gaba da aikata munanan laifukan yaki da Isra'ila ke ci gaba da aikatawa a kan al'ummar
A wani sabon kisan kiyashi da jiragen yakin HKI suka kai zirin Gaza sun kashe mutane akalla 80 a garin Beit Lahiya. Kamfanin dillancin IP na kasar Iran ya nakalto
Gwamnatin Amurka da kuma ta yahudawan Sahyoniya su na bincike don gano yadda wasu daga cikin shirye shiryensu na sirri, dangane da hare haren da HKI ta shirya kaiwa Iran