The latest news and topic in this categories.
Wani harin kunar bakin wake da aka kai birnin Mogadishu fadar mulkin kasar Somaliya yayi sanadiyyar mutuwar mutane akalla 32 Kungiyar ta'addanci ta Al-Shabab mai tsaurin ra'ayi ta kai wani
Sakamakon sabbin kisan kiyashi da sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila suka yi a Zirin Gaza an ci gaba da samun shahidai da jikkatan Falasdinawa Wasu Falasdinawa da dama ne suka
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya ce: Dole ne gwamnatocin kasashen Musulmi su goyi bayan hakkin al'ummar Falasdinu ta hanya mafi inganci A yayin bikin "Ranar kare hakkin bil'adama da
Wani harin kunar bakin wake da aka kai birnin Mogadishu fadar mulkin kasar Somaliya yayi
Sakamakon sabbin kisan kiyashi da sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila suka yi a Zirin Gaza
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya ce: Dole ne gwamnatocin kasashen Musulmi su goyi bayan
Shugaban Ma'aikatar Shari'ar kasar Iran ya jaddada cewa: Kalmomi ba za su iya kwatanta laifukan
Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci ta Iran ya bayyana cewa: Za su koya wa haramtacciyar kasar
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya taya al'ummar Iran murnar zagayowar lokacin bukukuwan Nowruz na sabuwar shekarar hijira shamsiyya da ake amfani da itya a hukumance
Kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta duniya ta fitar da wata sanarwa inda ta yi Allah wadai da sake dawo da hare-haren wuce gona da irin da Isra'ila ke yi
Dakarun Falasdinawa sun mayar da martani ga kisan kiyashin da Isra'ila ke yi wa fararen hula bayan sake dawo da yakin Isra’ila a kan al’ummar Gaza, inda suka harba rokoki
’Yan Najeriya na iya fuskantar karin farashin man fetur bayan da Matatar Man Dangote ta bayyana cewa ta daina sayar wa ’yan kasuwa man fetur a kudin Naira. Matatar, wacce
Darakta mai kula da al-amuran mata da kuma kare hakkin bil'adama a ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran, Forouzandeh Vadiati, ta hadu da jakadan kasar Jamus a nan Tehran da kuma
Yan tawayen M-23 na kasar Kongo wadanda suke samun goyon bayan gwamnatin kasar Ruwanda sun kara nosawa zuwa gaba a mamayar da sukewa gabancin kasar ta Kongo. Kamfanin dillancin labaran