The latest news and topic in this categories.
A nan Iran, tawagogin kasashen waje 70 ne ake sa ran za su halarci bikin rantsar da zababben shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian, wanda aka shirya gudanarwa da yammacin ranar
Ma'aikatar lafiya ta Hamas a zirin Gaza ta sanar a yau Asabar cewa, wani harin da Isra'ila ta kai kan wata makaranta da ke tsakiyar yankin, ya yi sanadin shahadar
Gwamnatin Birtiniya ta sanar da cewa ba ta adawa da sammacin kame firaministan isra’ila Benjamin Netanyahu kamar yadda kotun Hukunta Manyan Laifuka ta kasa da kasa ta nema. Ofishin Firaministan
A nan Iran, tawagogin kasashen waje 70 ne ake sa ran za su halarci bikin
Ma'aikatar lafiya ta Hamas a zirin Gaza ta sanar a yau Asabar cewa, wani harin
Gwamnatin Birtiniya ta sanar da cewa ba ta adawa da sammacin kame firaministan isra’ila Benjamin
Kamfanin samar da makamashin nukiliya na Faransa Orano, ya sanar da tafka asara ta Yuro
Hukumar Kula da 'Yan Gudun Hijirar Falasdinawa ta Majalisar Dinkin Duniya ta "UNRWA" ta ce:
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da