The latest news and topic in this categories.
Kamfanin samar da makamashin nukiliya na Faransa Orano, ya sanar da tafka asara ta Yuro miliyan 133 sakamakon matsalolin da yake fuskanta wajen gudanar da ayyukan hakar ma’adinai tun bayan
Hukumar Kula da 'Yan Gudun Hijirar Falasdinawa ta Majalisar Dinkin Duniya ta "UNRWA" ta ce: Kashi 9 cikin 10 na Falasdinawa a Gaza an tilasta musu gudun hijira Hukumar Ba
Kasar Habasha ta ayyana kwanaki uku na zaman makoki na kasa domin nuna alhini ga mutanen da zaftarewar kasa ta ritsa da su Gidan rediyon kasar Habasha "Fana" ya watsa
Kasar Habasha ta ayyana kwanaki uku na zaman makoki na kasa domin nuna alhini ga
Yunkurin hukumar Falasdinawa na neman kama kwamandan 'yan gwagwarmayar birnin Tul-Karam babbar hidima ce ga
Masu goyon bayan fira ministan haramtacciyar kasar Isra'ila da 'yan adawa ba za su iya
Zababben shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Jagoran juyin juya halin Musulunci shi ne mabudin
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya kira taron da kungiyoyin Falasdinawan suka gudanar a
Kungiyar Hamas ta sha alwashin dakile shirin shugaban Amurka Trump na neman tilastawa Falasdina gudun hijira daga Zirin Gaza Kungiyar Hamas ta lashi takobin dakile shirin shugaban Amurka Donald Trump
Kasar Saudiyya ta jaddada matsayinta na yin watsi da kalaman masu tsattsauran ra'ayin sahayoniyyanci game da korar Falasdinawa daga muhallinsu Saudiyya ta jaddada cewa: Tana yi watsi da kalaman masu
Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana cewa: Sudan ce kasar da aka fi fama da matsalar jin kai a duniya A zaman tattaunawa da Kungiyar Tarayyar Afirka ta gudanar ta bayyana
Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka. Sharhin bayan labarammu zai yi magana ne dangane da barazanar shugaban kasar Amurka ga JMI "Ko ta yarda da ta zauna kan teburin
Kungiyoyin da suke dauke da makamai sun kashe fararen hular da ba su gaza 55 ba a wani hari da su ka kai wa wasu kauyuka da sansanin ‘yan hijira
Da marecen jiya Litinin ne aka yi tattaunawa ta wayar tarho a tsakin ministocin harkokin wajen Iran da na Saudiyya akan shirin Donald Trump na korar Falsdinawa daga Gaza,inda kasashen