The latest news and topic in this categories.
Ma'aikatar lafiya a zirin Gaza ta sanar da cewa, adadin wadanda suka mutu sakamakon hare-haren wuce gona da iri da Isra'ila ke kaiwa yankin tun ranar 7 ga watan Oktoba
Isra'ila tana kara tsanta hare-hare a wurare masu kariya bisa dokoki na kasa a cikin yankunan zirin gaza, kamar yadda bangarori na kasa da kasa suka tabbatar da hakan. Sojojin
Sojojin Isra'ila sun jefa wasu takardu a kan birnin Gaza yau Laraba, suna kira ga "dukkan mutane" a arewacin yankin Falasdinu da aka yiwa kawanya da su fice zuwa kudanci
Sojojin Isra'ila sun jefa wasu takardu a kan birnin Gaza yau Laraba, suna kira ga
Kakakin Rundunar Sojin Yaman ya ce sojojin ruwan kasar da na bangaren makamai masu linzami
Ma'aikatar harkokin wajen Jamus ta la’anci harin da aka danganta ga Isra'ila kan wata makaranta
A wani lokaci yau Laraba ne ake sa ran za a ci gaba da tattaunawar
Jakadan kasar Iran a cibiyoyin MDD a ke Geneva, Ali Bahraini ya gabatar da jawabi
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu