The latest news and topic in this categories.
Mostafa Pourmohammadi, dan takara a zaben shugaban kasar Iran da ke tafe, ya yi kira da a hada kai a tsakanin musulmi domin goyon bayan al'ummar Palastinu, musamman ma wadanda
Alireza Zakani, daya daga cikin 'yan takara shida a zaben shugaban kasar da za a gudanar a ranar 28 ga watan Yuni, ya ce marigayi shugaban kasar Iran Ibrahim Raeisi
Masoud Pezeshkian, daya daga cikin 'yan takara shida a zaben shugaban kasar da za a yi ranar 28 ga watan Yuni, ya ce baya adawa da diflomasiyya da tattaunawa amma
Jakadan kasar Iran kuma wakilin din din din na kasar a MDD ya bayyana cewa,
Dan takara a zaben shugaban kasar Iran da za a yi a ranar 28 ga
Ministan harkokin wajen kasar Pakistan ya bayyana cewa gwamnatin kasarsa a shirye take ta kyautata
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta bada sanarwan kai hare hare kan sansanonin sojojin HKI
Sojojin kasar Yemen sun bada sanarwan cilla wani sabon makami mai linzami don tarwatsa wani
Babban kusa a kungiyar Hamas Khaled Meshaal ya jaddada tsayin daka na gwagwarmayar gwagwarmayar Palasdinawa a gwagwarmayar da suke yi da gwamnatin sahyoniyawa har zuwa lokacin da kasar Falasdinu ta
Ma'aikatar Lafiya a yankin zirin Gaza ta sanar da cewa adadin mutanen da harin Isra'ila ta kashe a Beit Lahia da ke arewacin Gaza ya kai 87, Sanarwar ma'aikatar ta
Rasha ta sanar da cewa shugabannin kasashe sama da ashirin za su hadu a Kazan na kasar a mako mai zuwa don taron koli na kungiyar BRICS, wadda ƙawance ne
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Ismail Baghaei ya yi kakkausar suka kan ci gaba da aikata munanan laifukan yaki da Isra'ila ke ci gaba da aikatawa a kan al'ummar
A wani sabon kisan kiyashi da jiragen yakin HKI suka kai zirin Gaza sun kashe mutane akalla 80 a garin Beit Lahiya. Kamfanin dillancin IP na kasar Iran ya nakalto
Gwamnatin Amurka da kuma ta yahudawan Sahyoniya su na bincike don gano yadda wasu daga cikin shirye shiryensu na sirri, dangane da hare haren da HKI ta shirya kaiwa Iran