Iran Za Ta Karbi Bakwancin Zaman Taro Tattaunawar Hadin Gwiwar Kasashen Yankin Asiya

Kasar Iran za ta karbi bakwancin tawagogin diflomasiyya 41 a dandalin tattaunawar hadin gwiwar kasashen yankin Asiya Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran Ali Baqiri Kani ya sanar da cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta karbi bakwancin taron hadin gwiwar kasashen Asiya na {ACD} da zaman taron zai samu halartar tawagogin diflomasiyya 41. Baqiri […]
Tattaunawar Musayar Fursunoni Tsakanin Falasdinawa Da Yahudawan Sahayoniyya Ta Rushe

Tattaunawa tsakanin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra’ila da ‘yan gwagwarmayar Falasdinawa kan musayar fursunoni ta fuskanci matsala Tashar talabijin ta 12 ta haramtacciyar kasar Isra’ila ta nakalto daga wani babban jami’in gwamnatin haramtacciyar kasar Isra’ila cewa: Tattaunawa game da yarjejeniyar musanyar fursunoni tsakanin ‘yan gwagwarmayar Falasdinawa da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra’ila ta samu matsala don haka […]
Kwamitin Kula Da Fursunonin Falasdinawa Ya Ce; Yawan Falasdinawa Da Ake Tsare Da Su Ya Karu

Kwamitin kula da Falasdinawa da ake tsare da su a gidajen kurkukun haramtacciyar kasar Isra’ila ya ce: Adadin fursunoni Falasdinawa da ake tsare da su a Yammacin Kogin Jordan ya karu zuwa 9,325 tun lokacin da aka fara kai hare-haren wuce gona da iri kan Gaza Kwamitin da ke kula da fursunonin Falasdinu ya sanar […]
Sojojin Yemen Da Hadin Gwiwar ‘Yan Gwagwarmayar Iraki Sun Kai Hare-Hare Kan H.K.Isra’ila

Sojojin Yemen da hadin gwiwar ‘yan gwagwarmayar Iraki sun kai hare-hare guda biyu kan jiragen ruwa biyar da suke jigilar kaya zuwa haramtacciyar kasar Isra’ila Sojojin Yemen da hadin gwiwar ‘yan gwagwarmayar Musulunci ta kasar Iraki sun gudanar da wasu hare-haren soji na hadin gwiwa guda biyu kan jiragen ruwa da suke jigilar kayayyaki zuwa […]
Ana Ci Gaba Da Gwabza Fada Tsakanin Sojojin Sudan Da Dakarun Kai Daukin Gaggawa A El Fasher

Rikicin da ke faruwa a birnin El Fasher fadar mulkin jihar Darfur ta Arewa ta kasar Sudan ya lashe rayukan mutane da suka kai 260 A ci gaba da gumurzun da ake yi tsakanin sojojin Sudan da mayakan Dakarun kai daukin gaggawa na rapid support forces a birnin El Fasher fadar mulkin Darfur ta Arewa […]
An Ci Gaba Da Zanga Zangar Goyon Bayan Falasdinawa A Kasashen Yamma

A kasar Italaia an ci gaba da zanga zanga don goyon bayan Falasdinawa a garuruwa da dama daga cikin har da birnin Roma babban birnin kasar. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ya bayyana cewa masu zanga zangar mako mako a kasashen turai da Amurka . Labarin ya kara da cewa banda yakin da […]
Mutanen Morocco Sun Yi All..Eadai Da Bawa Jirgin Ruwan HKI Damar Tsayawa A Wani Tashar Jiragen Ruwan Kasar

Kungiyar mutanen morocco masu goyon bayan Falasdinawa sun yi allawadai da gwamnatin kasar wacce ta amincewa wani jirgin ruwn HKI ta tsaya a tashar jiragen ruwa na kasar don kara mai da kuma samun abinci. Kungiyar ta bayyana cewa wannan abin kunya ne ga musulman kasar Morocco wadanda yakamata su katse hulda da HKI, saboda […]
Mahajjata Kimani 1,100 Suka Rasa Rayukansu A Aikin Hajjin Bana Saboda Tsananin Sanyi

Rahotannin da suke fitowa daga kasar Saudiya sun bayyana cewa mahajjata daga kasashen duniya daban dabn kimani 1100 ne suka rasa rayukansui saboda tsananin zafi a kasar ta Saudiya. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto rahoton na cewa wannan shi ne zafin mafi muni da aka yi tun shekara ta 2015. Rahoton […]
Iran Tana Saida Danyen Man Fetur Ga Kasashe 15, Sanan Samar Da Sanadaran Man Fetur Ya Kara Yawa

Ministan harkokin man fetur na kasar Iran Javad Owji ya bayyana cewa a halin yanzu kasar tana saida danyen man fetur zuwa kasashe 15 a duniya. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto Owji yana fadar haka, a lokacinda yake jawabin hadin giwa da kakakin gwamnati a jiya Asabar. Ya kuma kara da […]
Lebanon: Kungiyar Hizbullah Ta Kai Farmaki Kan Sansanin Sojojin HKI A Arewacin Kasar Falasdinu Da Aka Mamaye

Kungiyar hizbullah ta kasar Lebanon ta bada sanarwan kai farmaki kan cibiyar sansanin sojojin HKI a arewacin kasar Falasdinu da aka mamaye. Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran ya nakalto bayanin kungiyar a safiyar yau Lahadi na cewa, dakarun kungiyar sun yi amfani da makaman ‘Drones’ na kunan bakin wake a hare haren da […]
Kasar Cuba Ta Shiga Cikin Masu Kai HKI Kara A Kotun Manyan laifuka Ta Duniya Akan Gaza

Kasar ta Cuba ta sanar da cewa ta dauki matakin yin tarayya da kasar Afirka ta kudu wajen daukar matakan shari’a a kotun manyan laifuka dangane da laifukan yaki da HKI take tafkawa a Gaza. Tun a ranar juma’ar da ta gabata ne dai ministan harkokin wajen Cuba ya sanar da cewa, kasar tasa za […]
Jagoran Juyin Musulunci Na Iran Ya Yabawa “Yadda “Yan Takarar Shugabancin Kasa Suke Gudanar Da Tattaunawa A Tsakaninsu

A yayin da yake ganawa da jami’an ma’aiaktar shari’a ta kasa, jagoran juyin musuluncin ya bayyana cewa: Daga cikin ayyukan da suke a gaban hukumar ta shari’a da akwai “ Warware saabni ta hanatar tabbatar da Adalci”, sai kuma “ Hana A Yi Wa Dokoki Hawan Kawara.” Jagoran juyin musuluncin na Iran ya kuma; Bisa […]
Tsohon Shugaban Kungiyar Leken Asirin HKI ta “Shabak” ya ce: Ya kadu Saboda Yadda Majalisa Ta Kasa Tafiyar Da Harkokin Yaki

Tsohon shugaban hukumar leken asidin cikin HKI, ( Shabak) ya yi suka kakkausa akan Malisar HKI wacce ya ce, ta kasa tafiyar da yaki,lamarin da ya ce, ya girgiza shi matuka. Bugu da kari, tsohon shugaban hukumar leken asirin ta cikin HKI ya ce; A tarinsu ba a taba yin majalisar da ta ci kasa […]
Alhazan Iran Suna Cigaba Da Dawo Wa Gida Daga Kasar Saudiyya

Kamfanin Jirgin sama na “Homa” ya sanar da cewa, a jiya Asabar kadai ya yi sawu 5 wajen dauko Alhajan Iraniyawa daga Saudiyya. Mahajjatan da za a dauko daga Saudiyyar za a sauke su ne a filiyen jiragen sama da suke a Karman dake kudancin Iran, sai kuma garin Ahwaz dake Kudu masu yammacin kasar,sai […]
Sojojin Kasar Yemen Tare Da “Yan Gwagwarmayar Kasar Iraki Sun Kai Farmakin Hadin Gwiwa Akan Manufofin HKI

A jiya Asabar en dai kakakin sojan kasar Yemen Janar Yahya Sarir’ ya sanar da cewa sun kai harin hadin gwiwa da mayakan Iraki akan tashar jiragen ruwa ta garin Hiafa,dake gabar ruwan tekn Midtreniya. Sanarwar ta kuma kara da cewa; harin na hadin gwiwa an yi shi ne ta hanayar harba jirage marasa matuki, […]