The latest news and topic in this categories.
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran, Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya amince da yin afuwa ko sassauta hukunce-hukuncen da aka yankewa wasu fursunoni 2,654 a daidai lokacin da ake
Iran ta bukaci kasashen musulmi da du yi amfani da ‘dukkan hanyoyi’ don dakile kisan kiyashin da Isra’ila ke ci gaba da aikatawa a zirin Gaza. Ministan harkokin wajen kasar
Isra'ila ta ce an kashe mata sojoji takwas, a lokacin wani samame a birnin Rafah da ke Kudancin Gaza. Rundunar sojin Isra'ilan ta ce dakarun suna tafiya ne a cikin
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran, Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya amince da yin
Iran ta bukaci kasashen musulmi da du yi amfani da ‘dukkan hanyoyi’ don dakile kisan
Isra'ila ta ce an kashe mata sojoji takwas, a lokacin wani samame a birnin Rafah
Al’ummar Musulmi a fadin duniya na gudanar da bukukuwan babbar sallah yau Lahadi. A jiya
Yahudawan sahayoniyya suna ci gaba da gudanar da zanga-zanga a haramtacciyar kasar Isra'ila lamarin da
Ministan harkokin wajen Iran ya tattauna ta hanyar wayar tarho da takwarorinsa na Switzerland da Pakistan Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araqchi ya yi wata ganawa ta hanyar wayar
Kakakin Ma'aikatar Harkokin Wajen Iran ya bayyana cewa: Babban abin da suke bukata a duk wata tattaunawa shi ne a dage takunkumi Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran, Isma'il Baqa'i, ya
Kungiyar Kare Hakkin Dan Adam ta Amnesty International ta bayyana cewa: Gwamnatin Mamayar Isra'ila ta tabbatar da cewa ba za a amince da ita ba a duk wani bincike laifukan
Wasu Falasdinawa sun yi shahada a cikan kwana na 35 a sabon yakin da yahudawan sahayoniyya suka sake daurawa kan Zirin Gaza Sojojin gwamatin mamayar Isra'ila suna ci gaba da
Fadan Vatican ta mabiya darikar Katolika ta sanar da mutuwar Paparoma Francis a yau Fadar Vatican ta bayyana a cikin wata sanarwa ta faifan bidiyo a yau Litinin cewa: Paparoma
Jamhuriyar Musulinci ta Iran, ta bayyana cewa tace uranium din ta tamakar jan layi ne a tattaunawar dake wakana tsakaninta da Amurka. Mataimakin ministan harkokin wajen kasar ne Kazem Gharibabadi