The latest news and topic in this categories.
Tashar talabijin ta Almayadeen ta kasar Lebanon ta nakalto yan rahotanninta daga Gaza suna cewa a ranar ta 252 da fara yakin Tufanul Aksa, dakarun Saraya Kudus na kungiyar Jihadul
Dakaru masu gwagwarmaya da yan ta’adda a kasar Iraki sun bada sanarwan cilla makaman Drons kan sansanin sojojin sama na HKI a cikin kasar Falasdinu da aka mamaye. Kamfanin dillancin
Mukaddashin ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewa: Kasar Lebanon za ta zama jahannama ga yahudawan sahayoniyya da ba zasu taba tunanin sake mamaye ta ba Mukaddashin ministan harkokin wajen
Mukaddashin ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewa: Kasar Lebanon za ta zama jahannama ga
Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta yi Allah wadai da kisan da aka yi wa Fararen
Babban daraktan Hukumar ba da Agaji da Ayyukan Majalisar Dinkin Duniya ga 'yan gudun hijiran
Wasu mata Falasdinawa uku da wani yaro daya sun yi shahada sakamakon harin bam da
Sojojin Yemen sun kai farmakin soji guda uku a tekun Bahar Maliya kan jiragen da
Kungiyar kare hakkin bi'adama Ta 'The Euro-Med Human Rights Monitor' ta bada sanarwan cewa gwamnatin HKI tana amfani da dakiyoyi a cikin mutum-mutumi ko (Bobby-Trapped) don kara kisan Falasdinawa a
A taron Jami'an gwamnatocin kungiyar 'Shanghai Cooperation Organization (SCO)' da ke gudana a birnin Islamabad na kasar Pakistan, kasar Iran ta bukaci kasashen kungiyar su fito fili su yi tir
Mabiya addinin kirista a nan Iran suna rayuwa tare da sauran Mabiya addinai daban daban. Pasto Ninus Mukaddas niyo na cocin Angika a nan Iran ya bayyana cewa kiristoci a
Labaran da suke fitowa daga tarayyar Najeriya sun bayyana cewa mutane akalla 94 suna kone kurmus sanadiyyar tashin gobare a wata tankar dakon man fetur a garin Majai na karamar
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya yi gargadin cewa mamayar da gwamnatin Isra'ila ke yi wa Falasdinu barazana ce ba ga Falasdinu kadai ba, har ma ga daukacin yankin da
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Hungary da ke birnin Tehran domin isar masa da gagarumar bacin ran kasar da kuma nuna adawa da sabon takunkumin da