The latest news and topic in this categories.
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya ce Amurka da Birtaniyya na da hannu a mummunar aika-aikar da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka aikata a sansanin al-Nuseirat da ke tsakiyar yankin
Cibiyar Musulunci ta Al-Azhar ta kasar Masar, ta mayar da martani mai zafi dangane da kisan da Isra’ila ta yi wa daruruwan Falasdinawa a garin Nusirat na zirin Gaza, inda
Adadin Falasdinawa da Isra’ila ta kashe tun daga ranar fara kai hare-haren wuce gona da iri kan Gaza a ranar 7 ga watan Oktoba ya zuwa yanzu, ya kai 37,124,
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran ya ce Amurka da Birtaniyya na da hannu a mummunar
Cibiyar Musulunci ta Al-Azhar ta kasar Masar, ta mayar da martani mai zafi dangane da
Adadin Falasdinawa da Isra’ila ta kashe tun daga ranar fara kai hare-haren wuce gona da
An fara yakin neman zaben shugaban kasa a nan kasar Iran har zuwa kwanaki biyu
Shugaban bangaren siyasa na kungiyar Hamas wacce take gwagwarmaya da sojojin HKI, Isma’ila Haniyya ya
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan