The latest news and topic in this categories.
Ministan harkokin wajen kasar Iran na wucin gadi Muhammad Bakiri Kani ya bayyana cewa kasashen Iran da Siriya ginshikai ne a kokarin samar da zaman lafiya mai dorewa a gabas
Wasu masu neman tsayawa takarar shugabancin kasa a kasar Iran sun mika takardunsu, a rana ta biyar kuma ta karshe ta rajistar sunayen. 'Yan takara goma sha biyu da suka
Daruruwan masu zanga-zangar adawa day akin kisan kare dangi da Isra’ila take kaddamarwa kan al’ummar Falastinawa mazauna Gaza, sun mamaye ginin karamin ofishin jakadancin Isra’ila da ke San Francisco a
Daruruwan masu zanga-zangar adawa day akin kisan kare dangi da Isra’ila take kaddamarwa kan al’ummar
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran Hossein Amir-Abdollahian ya jaddada cewa, Isra'ila ba za ta
Wata kotu a Pakistan ta wanke tsohon Firaminista Imran Khan daga tuhumar da ake masa
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na