The latest news and topic in this categories.
Bayan fuskantar mummunan martani daga 'yan gwagwarmayar Falasdinawa, sojojin mamayar yahudawan sahayoniyya sun janye daga sansanin Jabaliya Rahotonni sun bayyana cewa: Motocin yakin sojojin mamayar yahudawan sahayoniyya sun janye daga
Al'ummar Mauritaniya sun gudanar da zanga-zangar neman korar jakadun kasashen da suke goyon bayan haramtacciyar kasar Isra'ila daga cikin kasarsu A cikin fusata al'ummar Mauritaniya musamman matasan kasar sun fito
A Iran, yau Alhamis ne aka bude rejistar 'yan takara a zaben shugaban kasar na maye gurbin shugaban kasar da ya yi shahada a hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu.
A Iran, yau Alhamis ne aka bude rejistar 'yan takara a zaben shugaban kasar na
Rahotanni daga Gaza na cewa dukkan sisbitocin birnin Rafah sun daina aiki sakamakon hare-haren da
Majiyar sojojin kasar Yemen ta bada sanarwan kakkabo jirgin yaki kuma na leken asiri samfurin
A rahoto na biyu wanda kwamitin da sojojin kasar Iran suka kafa don bincike da
Sojojin HKI biyu ne suka halaka a lokacinda wani bafalasdine ya Burma cikinsu da motarsa,
Kungiyar kare hakkin bi'adama Ta 'The Euro-Med Human Rights Monitor' ta bada sanarwan cewa gwamnatin HKI tana amfani da dakiyoyi a cikin mutum-mutumi ko (Bobby-Trapped) don kara kisan Falasdinawa a
A taron Jami'an gwamnatocin kungiyar 'Shanghai Cooperation Organization (SCO)' da ke gudana a birnin Islamabad na kasar Pakistan, kasar Iran ta bukaci kasashen kungiyar su fito fili su yi tir
Mabiya addinin kirista a nan Iran suna rayuwa tare da sauran Mabiya addinai daban daban. Pasto Ninus Mukaddas niyo na cocin Angika a nan Iran ya bayyana cewa kiristoci a
Labaran da suke fitowa daga tarayyar Najeriya sun bayyana cewa mutane akalla 94 suna kone kurmus sanadiyyar tashin gobare a wata tankar dakon man fetur a garin Majai na karamar
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya yi gargadin cewa mamayar da gwamnatin Isra'ila ke yi wa Falasdinu barazana ce ba ga Falasdinu kadai ba, har ma ga daukacin yankin da
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Hungary da ke birnin Tehran domin isar masa da gagarumar bacin ran kasar da kuma nuna adawa da sabon takunkumin da