The latest news and topic in this categories.
Akalla mutane 40 ne suka yi shahada yayin da wasu da dama kuma suka jikkata sakamakon harin da Isra’ila ta kai kan tantunan ‘yan gudun hijira a wani sansani da
Rahotanni daga Falasdinu na cewa Isra'ila ta kasha gomman 'yan gudun hijira a sansaninsu dake kusa da binrin Rafah. A cewar hukumomin Hamas, a zirin Gaza, akalla mutane 35 ne
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta ce ta kaddamar da sabbin hare-hare na rokoko kan Isra'ila a ranar Lahadi, a daidai lokacin da sojojin gwamnatin kasar ke kai hare-hare a
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta ce ta kaddamar da sabbin hare-hare na rokoko kan
Shugaban riko na kasar Iran, Mohammad Mokhber ya ce ba za a samu wani sauyi
Saudiyya ta nada jakadanta a Syria a karon farko tun bayan da kasar ta rufe
Ma'aikatar harkokin wajen Sudan ta sanar da cewa kasashen Iran da Sudan sun amince su
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta