The latest news and topic in this categories.
Kungiyar Kwadago ta Nijeriya (NLC) ta caccaki Gwamnatin Bola Tinubu kan karin farashin litar man fetur da aka yi a kasar yau Laraba. Shugaban NLC na kasa, Kwamared Joe Ajaero
Rahotanni daga tarayyar Najeriya na cewa, Hukumar tsaro ta farin kaya ta saki shugaban kungiyar kwadago Joe Ajaero, kamar yadda gidan talabijin na Channels ya ruwaito. Ajaero, wanda ya tabbatar
Kungiyar kwadago a tarayyar Najeriya tare da kungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty Int’l sun fidda sanarwa daban daban ta bukatar gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta saki shugaban kungiyar
Kungiyar Kwadago ta Nijeriya (NLC) ta caccaki Gwamnatin Bola Tinubu kan karin farashin litar man
Rahotanni daga tarayyar Najeriya na cewa, Hukumar tsaro ta farin kaya ta saki shugaban kungiyar
Kungiyar kwadago a tarayyar Najeriya tare da kungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty Int’l sun
Kungiyar kwadago a tarayyar Najeriya ta nuna takaicinta sannan tace gwamnatin tarayya ta yaudari shuwagabannin
Kungiyoyin kwadago a tarayyar Najeriya sun sha alwashin shiga yajin aiki sai baba ta gani
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da