The latest news and topic in this categories.
Tawagar Majalisar Dinkin Duniya a Sudan ta ce: Bangarorin da suke rikici a Sudan sun aikata laifukan da kan iya zama laifukan yaki Ofishin wanzar da zaman lafiya na Majalisar
Iran ta yi watsi da ikirarin Amurka, Birtaniya da Faransa game da rawar da Tehran ta taka a yakin da Rasha da Ukraine, inda Iran din ta jaddada cewa kasashen
Majalisar Dinkin Duniya ta yi Allah wadai da kalaman ministan harkokin wajen haramtacciyar kasar Isra'ila kan batun Gabar yammacin kogin Jordan Majalisar Dinkin Duniya ta yi kakkausar suka ga kalaman
Kwamishinan Kare Hakkokin Dan Adam na Majalisar Dinkin Duniya, Volker Türk, ya yi kira da
Kwamitin tsaro na MDD ya yi allawadai da kissan da aka yiwa shugaban bangaren siyasa
Jakadan kasar Iran a MDD ya bayyana cewa kasarsa zata ci gaba da goyon bayan
Sakatare Janar na MDD, Antonio Guterres ya bayyana matukar damuwa game da halin da ake
Jakadan kasar Iran a cibiyoyin MDD a ke Geneva, Ali Bahraini ya gabatar da jawabi
Wani babban jami'i a kungiyar Hamas ya bayyana cewa abinda wasu kafafen yada labarai masu watsa shirye -shiryensu da harshen larabci suke yi ya sa suna da hannu dumu dumu
Shugaban majalisar dokokin kasar Iran Mohammad Bakir Qalibof ya yi kira ga kasashen larabawa na yankin tekun farisa GCC da su maida hankali kan tsaida yakin da ke faruwa a
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa sojojin kasar Iran a shirye suke su maida martani mai tsanani a kan HKI matukar ta kuskura ta kaiwa kasar
Ministan harkokin wajen Iran Abbas Araghchi ya ce kungiyar gwagwarmayar Palasdinawa ta Hamas tana nan a raye kuma za ta ci gaba da tafiya a kan turbar da take duk
Jaridar Yedioth Ahronoth ta Isra'ila ta ce sojojin Isra'ila a yanzu sun kara fahimtar kudurin da kungiyar Hizbullah ta dauka a fannin zafafa ayyukan soji kan Isra’ila. A cewar jaridar,
Rahotanni daga yankin zirin Gaza na cewa, akalla Falasdinawa 19 ne suka yi shahada a harin Isra'ila a Gaza, wanda ya kai jimillar mutanen da aka kashe tun Oktoban bara