The latest news and topic in this categories.
Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya yayi kashedin kan wani lamari mai matukar hadari da ya tabaibaye Labanon! Ajawabinsa na bude zaman taron babban zauren Majalisar Dinkin Duniya tare da muhawarar
JMI tana daga cikin kasashen wadanda suka amince da kawo karshen mamayar da gwamnatin HKI take wa kasar Falasdinu, da kuma kawo karshen tsarin mulkin wariya a kasar a zaben
Majalisar Dinkin Duniya za ta amince da wani kuduri da Falasdinawan suka zartas a ranar Laraba, inda ke neman "Isra'ila" ta kawo karshen zamanta ba bisa ka'ida ba a yankin
Tawagar Majalisar Dinkin Duniya a Sudan ta ce: Bangarorin da suke rikici a Sudan sun
Iran ta yi watsi da ikirarin Amurka, Birtaniya da Faransa game da rawar da Tehran
Majalisar Dinkin Duniya ta yi Allah wadai da kalaman ministan harkokin wajen haramtacciyar kasar Isra'ila
A ranar jin kai ta duniya, Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin karuwar tashe-tashen hankula
A cikin wani bayani da mai Magana da yawun bababn sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani harin kwantan bauna da aka kai musu a Gaza Kafofin watsa labaran haramtacciyar kasar Isra'ila
Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Kisan kare dangi da gwamnatin Isra'ila ta yi a Gaza ya tabbatar da kawo karshen tsarin duniya Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya mai kula
Mataimakin shugaban kasar Kenya da aka kora na fargabar tsaron lafiyarsa bayan an janye jami'an tsaronsa Hambararren mataimakin shugaban kasar Kenya, Rigathi Gachagwa, ya tabbatar a ranar Lahadin da ta
Shugaban majalisar dokokin Iran ya ce: Ya kamata kasashen Turai da sauran masu yin da'awar banza su sani cewa tsibiran Bu Musa da Greater Tunb da Karamin Tunb wasu sassa
Kungiyar Hezbollah ta kaddamar da wasu jerin hare-haren makami mai linzami fiye da 200 a cikin kasa da sa’oi 24 da suka gabata a kan birnin Haifa da wasu yankunan