The latest news and topic in this categories.
Jakadan kasar Iran a MDD ya bayyana cewa kasarsa zata ci gaba da goyon bayan mutane da gwamnatin kasar Siriya kan yan ta'adda da kuma matsalolin tattalin arzikin da kuma
Sakatare Janar na MDD, Antonio Guterres ya bayyana matukar damuwa game da halin da ake ciki a Gaza, yana mai cewa "babu wani tudun-mun-tsira" a baki dayan Zirin. " bala'in
Jakadan kasar Iran a cibiyoyin MDD a ke Geneva, Ali Bahraini ya gabatar da jawabi ga taron hukumar kare hakkin bil’adama ta MDD karo na 56 wanda aka gudanar a
Hukumar Palasdinawa ta sanar da cewa, shigar da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila a cikin jerin
Majalisar Dinkin Duniya ta fitar da wani rahoto da a cikinsa ta sanya sojojin Isra'ila
Wakilan kasashe da dama da suka hada da tawagar Iran sun fice daga zaman da
Shugaban Hukumar kula da Makamashin Nukiliya Ta Duniya, Rafael Grossi, ya bukaci ci gaba da
Majalisar Dinkin Duniya ta gudanar da wani zama na bai daya domin mika ta'aziyya ga
Al'ummar Falasdinu da ke Zirin Gaza sun jaddada cewa: Shahadar shugaban ofishin siyasar kungiyar Hamas Yahya Al-Sinwar ba za ta shafi gwagwarmayar Falasdinawa ba Falasdinawa a Zirin Gaza sun bayyana
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Human Rights Watch ta ce: Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila tana aikata laifukan yaki a Gaza Kungiyar kare hakkin bil adama ta Human Rights Watch
Shugaban kasar Turkiyya ya yi kira ga Majalisar Dinkin Duniya da ta kakaba wa haramtacciyar kasar Isra'ila takunkumin hana sayen makamai Shugaban kasar Turkiyya Rajab Tayyib Erdogan ya yi kira
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya yaba wa marigayi shugaban kungiyar Hamas Yahya Sinwar bisa gagarumin aikinsa wajen tunkarar 'yan mamaya masu zagon kasa, yana mai
Kungiyar gwagwarmayar Islama ta Hamas ta sanar da shahadar shugaban ofishinta na siyasa kuma kwamandan farmakin guguwar Al-Aqsa, Yahya Sinwar. A cikin wata sanarwa da kungiyar Hamas ta fitar ta
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshian ya mika sakon ta’aziyyar shahadar shugaban ofishin siyasa na kungiyar Hamas Yahya Sinwar. “Kisan da ake yi wa shugabanni da kwamandojin gwagwarmaya ba zai raunana