The latest news and topic in this categories.
Gwamnonin hukuma mai kula da al-amuran makamashin Nukliya ta kasa da kasa ta fara taronta na kwanaki biyar a birnin Vienna, inda ake saran gwamnonin zasu tattauna al-amura da dama.
Jakadan kasar Iran a cibiyoyin MDD da ke Geneva, Ali Bahreini ya bayyana cewa matsalar kasashen yankin Asia ta kudu da kuma gaba dayan duniya ita ce shirin makaman nukliya
Jakadan kasar Iran a cibiyoyin MDD da suke Vienna ya bayyana cewa kasahen uku, wato Faransa, Butania da kuma Jamus ne da alhakin duk wani mataki ko matakan da JMI
Jakadan kasar Iran a cibiyoyin MDD da suke Vienna ya bayyana cewa kasahen uku, wato
Shugaban Hukumar Makamashin Nukiliya ta Iran (AEOI) ya ce a wani mataki na hadin gwiwa
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game