The latest news and topic in this categories.
Falasdinawa fiye da 33 ne, suka yi shahada a wani hare-haren kisan kiyashi da sojojin mamayar Isra'ila suka kai a Zirin Gaza tun daga wayewar garin jiya Juma'a Rahotonni sun
Akalla Falasdinawa takwas ne aka kashe tare da jikkata wasu da dama a sabbin hare-haren da Isra’ila ta kai a Gaza, a cewar majiyoyin lafiya da shaidu. Wata majiyar lafiya
Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana bacin ransa kan rashin samun ci gaba a tattaunawar yarjejeniyar tsagaita bude wuta da nufin kawo karshen kisan kiyashin da Isra'ila ta
Gwamnatin kasar Cuba ta bukaci a gurfanar da HKI kan laifukan yakin da ta aikata
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas, ta nuna matukar nadamar ta akan yadda Isra’ila ke ci
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta ce ba za ta amince da sabbin sharudda daga
A cikin wani bayani da ta fitar Ma'aikatar Lafiya ta Gaza ta ce yawan wadanda
Falasdinawa 7 ne suka yi shahada a wani mummunan hari da sojojin mamayar yahudawan sahayoniyya
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya isa birnin Amman da kasarJordan a safiyar yau Laraba, a ci gaba da rangadin da yake a kasashen yankin Asiya ta kudu
Kungiyar kare hakkin bi'adama Ta 'The Euro-Med Human Rights Monitor' ta bada sanarwan cewa gwamnatin HKI tana amfani da dakiyoyi a cikin mutum-mutumi ko (Bobby-Trapped) don kara kisan Falasdinawa a
A taron Jami'an gwamnatocin kungiyar 'Shanghai Cooperation Organization (SCO)' da ke gudana a birnin Islamabad na kasar Pakistan, kasar Iran ta bukaci kasashen kungiyar su fito fili su yi tir
Mabiya addinin kirista a nan Iran suna rayuwa tare da sauran Mabiya addinai daban daban. Pasto Ninus Mukaddas niyo na cocin Angika a nan Iran ya bayyana cewa kiristoci a
Labaran da suke fitowa daga tarayyar Najeriya sun bayyana cewa mutane akalla 94 suna kone kurmus sanadiyyar tashin gobare a wata tankar dakon man fetur a garin Majai na karamar
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya yi gargadin cewa mamayar da gwamnatin Isra'ila ke yi wa Falasdinu barazana ce ba ga Falasdinu kadai ba, har ma ga daukacin yankin da