The latest news and topic in this categories.
Kakakin kungiyar tarayyar Turai ya byyana cewa Anreke Moro mataimakin babban sakataren kungiyar zai gana da Majid Takhtravanci, mataimakin ministan harkokin wajen kasar Iran kan al-amuran siyasa da wasu al-amura
Ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kira jakadan kasar Hungary a Tehran zuwa ma’aikatar a ranar Talatan da ta gabata don gabatar da korafinta ga kungiyar Tarayyar Turai wacce ta
Shugaban majalisar dokokin kasar Iran Mohammad Bakir Qalibof ya yi kira ga kasashen larabawa na yankin tekun farisa GCC da su maida hankali kan tsaida yakin da ke faruwa a
Kakakin kungiyar tarayyar Turai ya byyana cewa Anreke Moro mataimakin babban sakataren kungiyar zai gana
Ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kira jakadan kasar Hungary a Tehran zuwa ma’aikatar a
Shugaban majalisar dokokin kasar Iran Mohammad Bakir Qalibof ya yi kira ga kasashen larabawa na
Firayi Ministan Spain Pedro Sanchez, ya yi kira ga sauran mambobin kungiyar Tarayyar Turai da
Gwamnatin kasar Iran ta musanta zargin Tarayyar Turai kan cewa kasar ta dulmuya kanta a
A wani na aiwatar da yarjejeniyar tsagaita wutar da suka cimma, kungiyar Hamas ta saki wasu 'yan Isra'ila hudu a wannan Asabar yayin da ake dakon gwamnatin Tel-Aviv ta saki
Gwamnatin Shugaban Amurka Donald Trump ta sanar da dakatar da fitar da wani tallafi na kudade ga kasashen waje, in ban da na kawarta Isra'ila da kuma kasar Masar. A
Tsohon shugaban kasar Gambia, Yahya Jammeh ya bayyana aniyarsa ta komawa kasar. A wani sakon murya da ya aike wa magoya bayansa, Jammeh da ya mulki Gambia na tsawon shekaru
Sha’anin cinikayya daga waje na Iran ya samu tagomashi a a shekarar 2024 idan aka kwatanta da shekarar data gabatace ta. Cinikin waje na Iran ya kai dala biliyan 126
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi watsi da zarge-zargen da haramtacciyar kasar Isra'ila ta yi kanta A cikin wata wasika da ya aike wa shugaban kwamitin sulhun Majalisar Dinkin Duniya
Majalisar malaman Musulunci ta kasar Lebanon ta bayyana cewa: Rashin janyewar sojojin mamayar Isra'ila daga yankin kudancin Lebanon, shelanta yaki ne akan kasar Majalisar malaman Musulunci ta kasar Lebanon a