The latest news and topic in this categories.
A ranar Talatar da ta gabata ne dai dakarun kare juyin juya halin musulunci su ka kai harin mayar da martani akan HKI da ta yi wa shugaban kungiyar Hamas
Gwamnatin kasar Cuba ta bukaci a gurfanar da HKI kan laifukan yakin da ta aikata a Gaza. Kamfanin dillancin labaran ISNA na kasar Iran ya nakalto ministan harkokin wajen kasar
Ministan sufuri na kasar iran Mehrdad bazarpash da takwaransa na kasar Cuba Edwardo Dovila sun tattauna a nan birnin Tehran game da hanyoyin da za’a bi wajen kara fadada dagantakar
A ranar Talatar da ta gabata ne dai dakarun kare juyin juya halin musulunci su
Gwamnatin kasar Cuba ta bukaci a gurfanar da HKI kan laifukan yakin da ta aikata
Ministan sufuri na kasar iran Mehrdad bazarpash da takwaransa na kasar Cuba Edwardo Dovila sun
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da