Najeriya Ta Ajiye Naira Tiriliyin N15 Saboda Dauke Tallafi

Ministan kudade a Najeriya Taiwo Oyedele, ya bada sanarwan cewa gwamnatin Tunubu ta ajiye naira tiriloyon 15.8 tsakanin shekara 2023-2025 daga dauken tallafin da ta yiwa manfetur a kasar. Jaridar daily trust ta Nageria ta nakalto ministan yana fadar haka a jiya Laraba, a lokacinda yake bayyana irin ci gaban da gwamnatin shugaba Tunubu ta […]

Qalibaf: Yan Waje Basu Da Abin Fada A Makomar Yankin Yammacin Asia

Kakakin majalisar dokokin kasar Iran Muhammad Bakir Qalibof ya bayyana cewa kasashen waje basa da magana a makomar yankin yammacin Asia. Ya kuma kara da cewa sauye sauye masu muhimmanci suna ci gaba da faruwa a yankin, inda wadan nan manya manyan kasashen duniya basa da wuri a cikinsu. Kamfanin dillancin labaran Tasnim na kasar […]