12-Al-Adu Da Ci Gaban Addinin Musulunci A Tarihi

12-Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na Al-adu da ci gaban addini addinin musulunci a tarihi, wanda ni tahir amin yake kawo mako sau guda a ko wani mako. Da fatan masu sauraro zasu kasance tare da mu. ///…Madallah, masu sauraro idan kuna tare da mu a […]
IRGC Ta Musanta Labarin Tattaunawa Da Trump Ta Bayan Fage (DUPLICATE)

IRGC ta musanta ikirarin Shugaba Donald Trump na cewa Amurka na tattaunawa da dakarun ta bayan fage, tana mai jaddada cewa babu wata tattaunawa a fili ko a boye.
ASUU-KASU A Kaduna Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki

ASUU-KASU ta yi barazanar shiga yajin aiki bayan gwamnatin Jihar Kaduna ta kasa aiwatar da yarjejeniyar da aka cimma da kungiyar tun a shekarar 2025.
Gwamnan Babban Bankin Iran Ya Gana Da Firay Ministan Iraki

Gwamnan Babban Bankin Iran, Dr Abdunnasir Himmati, ya gana da Firay Ministan Iraki domin tattauna batutuwan tattalin arziki, hada-hadar kudade da kuma fadada kasuwanci tsakanin kasashen biyu
Iraki Tana Shirin Karban Iko Da Al-Amuran Taron Kasar Gaba Daya

Gwamnatin Iraki ta bayyana cewa tana gaggauta shirin karban cikakken iko da harkokin tsaron kasar daga rundunar kawancen kasa da kasa karkashin jagorancin Amurka nan da karshen watan Satumba.
Iran Ta Musanta Hannu A Hare Hare Kan Ofishin Masrur Barazani

Iran ta musanta hannu a hare-haren da aka kai ofishin Firay Ministan yankin Kurdistan na Iraki, Masrur Barazani, tana mai cewa harin na iya zama yunkurin bata dangantaka tsakanin Iran da Iraki.