Iran : Kwamandan IRGC Ya Ziyarci Mashigar Hurmuz

zama cikin shirin ko-ta-kwana na dakarun kare juyin musulunci domin fuskantar yunkurin Amurka na shigo da sojojinta

Da yake gabatar da jawabi, janar Karami ya ce, dakarun na IRGC suna ci gaba da bibiyar kai da komowar sojojin bakin haure da su ka shigo wannan yankin, kuma suna ci gaba da gudanar da aikinsu domin dakile barazanar abokan gaba.

Duk Wani Hari Akan cibiyoyin Nukiliya Yana Nufin Fadadar Yaki

babbar shalkwatar sojojin Iran ta mayar da martani akan Amurka

Sanarwar ta kunshi cewa; ” Amurkawa masu laifi, sun yi barazanar kai wa cibiyoyin Nukiliyar  jamhuriyar musulunci ta Iran hari,to idan har makiya su ka aiwatar da barazanarsu, za mu dauki hakan a matsayin fadada fagen dagar yaki a cikin wannan yankin.