The latest news and topic in this categories.
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta tabbatar da shahadar Sayyid Hassan Nasrallah ta hanyar fitar da sako. Shafin sadarwa na yanar gizo na Al-Manar ya bayar da rahoton cewa, kungiyar
Ayatullah Khamenei; Jagoran juyin juya halin Musulunci ya fitar da wani muhimmin sako game da al'amuran baya-bayan nan a kasar Labanon. Kamfanin dillancin labaran kur’ani na iqna ya habarta cewa,
Manjo Janar Mohsen Rizaei daya daga cikin kwamandoji dakarun kare juyin juya halin musulunci a nan Iran wato IRGC ya bayyana cewa gargadi da kuma yin allawadai da da HKI
Manjo Janar Mohsen Rizaei daya daga cikin kwamandoji dakarun kare juyin juya halin musulunci a
Kungiyar Hamas wacce take gwagwarmaya da HKI a kasar Falasdinu da aka mamaye, ta bayyana
Labaran da suke fitowa daga HKI sun bayyana cewa ana jin karar jiniyar gargadi a
Jami'i mai kula da al-amuran kasashen waje na tarayyar Turai Josep Borrell ya bayyana cewa
Labaran da suke fitowa daga HKI sun bayyana cewa ana jin karar jiniyar gargadi a
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Hungary da ke birnin Tehran domin isar masa da gagarumar bacin ran kasar da kuma nuna adawa da sabon takunkumin da
Turkiyya ta bukaci da a kakabawa Isra’ila takunkumi sakanakon yakin da take yi a Gaza da kuma hare-haren da take kai wa Lebanon. Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya, Hakan Fidan
Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci a gudanar da bincike mai zaman kansa kuma cikakke cikin sauri bayan wani harin da Isra'ila ta kai kan wani gini da ke arewacin Lebanon,
Hare-haren bama-bamai da sojojin gwamnatin Isra'ila suka kai a zirin Gaza sun yi sanadin mutuwar mutane akalla 50 a ranar Talata, kamar yadda hukumar bayar da agajin gaggawa ta Falasdinu
Kakakin gwamnatin Iran ta bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran a shirye take ta mayar da martani idan bukatar hakan ya ta so Mai magana da yawun gwamnatin Iran Fatima
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da harin da yahudawan sahayoniyya suka kai kan asibitin shahidan Al-Aqsa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Isma'il Baqa'i ya yi kakkausar suka