The latest news and topic in this categories.
Shugaban kasar Iran ya jaddada cewa: Dole ne a dakatar da hare-haren wuce gona da iri da ake kai wa kan Zirin Gaza na Falasdinu Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta harba makami mai linzami kirar Qadir 1 kan hedikwatar hukumar leken asiri ta Mossad a haramtacciyar kasar Isra'ila Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta
Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya yayi kashedin kan wani lamari mai matukar hadari da ya tabaibaye Labanon! Ajawabinsa na bude zaman taron babban zauren Majalisar Dinkin Duniya tare da muhawarar
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya bayyana matukar damuwar kasarsa dangane da karuwar tashe-tashen hankula
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci Hizbullah ta sanar da shahadar daya daga cikin kwamnadojinta Ibrahim Mohammad Qubaisi
Hukumar Kula da Lafiya Matakin Farko ta Kasa (NPHCDA) ta ce Yara 2,300 ’yan ƙasa
Tsohon sakataren tsaron Amurka kuma tsohon daraktan hukumar leken asiri ta CIA Leon Panetta ya
A ci gaba da goyon bayan al'ummar Palastinu da tsayin daka waje kare kasar Labanon
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na