The latest news and topic in this categories.
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkiyan ya bayyana cewa yakin da ke faruwa a Gaza ya kara fadada zuwa kasar Lebanon, don haka ba zamu bar HKI ta maida kasar Lebanon
Maimagana da yawan gwamnatin kasar Iran Fatimah Mohajerani ta bayyana cewa gwamnatin shugaba Pezeshkiyan tana da Shirin samar da makamashi mai tsabata a kasar saboda samar da yannayi mai tsabta
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci a kasar Labanon ta Hizbullah na ci gaba da gudanar da ayyukanta na mara baya ga al’ummar Gaza, da kuma mayar da martani ga hare-haren Isra'ila kan
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci a kasar Labanon ta Hizbullah na ci gaba da gudanar da ayyukanta
Ministocin harkokin wajen kasashen Larabawa sun yi gargadi kan sakamakon da ke tattare da kaddamar
Gwamnatin Tarayya ta kafa wani kwamiti da zai yi nazarin halin da dukkanin madatsun ruwan
’Yan bindiga sun harbe wani limami har lahira a masallaci sannan suka yi awon gaba
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya ce; Isra'ila na hankoron ganin ta jefa daukacin yankin
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Hungary da ke birnin Tehran domin isar masa da gagarumar bacin ran kasar da kuma nuna adawa da sabon takunkumin da
Turkiyya ta bukaci da a kakabawa Isra’ila takunkumi sakanakon yakin da take yi a Gaza da kuma hare-haren da take kai wa Lebanon. Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya, Hakan Fidan
Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci a gudanar da bincike mai zaman kansa kuma cikakke cikin sauri bayan wani harin da Isra'ila ta kai kan wani gini da ke arewacin Lebanon,
Hare-haren bama-bamai da sojojin gwamnatin Isra'ila suka kai a zirin Gaza sun yi sanadin mutuwar mutane akalla 50 a ranar Talata, kamar yadda hukumar bayar da agajin gaggawa ta Falasdinu
Kakakin gwamnatin Iran ta bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran a shirye take ta mayar da martani idan bukatar hakan ya ta so Mai magana da yawun gwamnatin Iran Fatima
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da harin da yahudawan sahayoniyya suka kai kan asibitin shahidan Al-Aqsa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Isma'il Baqa'i ya yi kakkausar suka