The latest news and topic in this categories.
A yau Alhamis ne kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta sanar da cewa ta kai hari da makamai masu linzami akan sansanin soja na HKI dake yankin Jalil-A’ala, tare da
A wani sako da dakarun “Izzuddin –al-kassam” ta fitar a jiya Laraba, ta bayyana cewa; Ba da jimawa ba za ta bude kai hare-haren kunar bakin wake a HKI. Wannan
Shugaban kasar ta Iran Mas’ud Fizishkiyan ya kaddamar da ta’aziyya ga gwamnati da al’ummar kasar Lebanon dangane da ta’addancin HKI ta amfani da hanyoyin sadarwa da ta tarwatsa su daga
Shugaban majalisar zartarwa ta kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ya bayyana cewa kungiyarsa ba zata
Rafael Grossi babban daractan hukumar makamashin nukliya ta Duniya (IAEA) ya ziyarci babban zauren baje
JMI tana daga cikin kasashen wadanda suka amince da kawo karshen mamayar da gwamnatin HKI
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkiyan ya bayyana cewa amfani da kayakin sadarwa wanda mutane fararen
Babban kusa a kungiyar Hamas Khaled Meshaal ya jaddada tsayin daka na gwagwarmayar gwagwarmayar Palasdinawa a gwagwarmayar da suke yi da gwamnatin sahyoniyawa har zuwa lokacin da kasar Falasdinu ta
Ma'aikatar Lafiya a yankin zirin Gaza ta sanar da cewa adadin mutanen da harin Isra'ila ta kashe a Beit Lahia da ke arewacin Gaza ya kai 87, Sanarwar ma'aikatar ta
Rasha ta sanar da cewa shugabannin kasashe sama da ashirin za su hadu a Kazan na kasar a mako mai zuwa don taron koli na kungiyar BRICS, wadda ƙawance ne
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Ismail Baghaei ya yi kakkausar suka kan ci gaba da aikata munanan laifukan yaki da Isra'ila ke ci gaba da aikatawa a kan al'ummar
A wani sabon kisan kiyashi da jiragen yakin HKI suka kai zirin Gaza sun kashe mutane akalla 80 a garin Beit Lahiya. Kamfanin dillancin IP na kasar Iran ya nakalto
Gwamnatin Amurka da kuma ta yahudawan Sahyoniya su na bincike don gano yadda wasu daga cikin shirye shiryensu na sirri, dangane da hare haren da HKI ta shirya kaiwa Iran