The latest news and topic in this categories.
Gwamnatin Jihar Borno, ta bayyana cewar mummunar ambaliyar ruwa da ta mamaye wasu anguwannin birnin Maiduguri ta shafi kimanin mutane miliyan daya tare da lalata dukiyoyin miliyoyin kudi. Gwamnan jihar,
Ministocin harkokin wajen kasashen Larabawa, sun bukaci Isra’ila ta fice gaba daya daga zirin Gaza, ciki har da titin Philadelphi da kuma mashigar Rafah ta bangaren Palastin. An gabatar da
Parstoday - Gwamnatin Sahayoniyya tana matsa wa Majalisar Dokokin Amurka lamba don hana Afirka ta Kudu ci gaba da shari'ar da take yi wa gwamnatin kasar a kotun duniya. Shafin
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Dagewar da haramtacciyar kasar Isra'ila ta yi kan laifukan
Shugaban kasar Iran ya jaddada wajabcin aiwatar da yarjejeniyar tsaro tsakanin kasashen Iran da Iraki
'Yan gwagwarmayar Lebanon suna ci gaba da kai hare-hare kan wurare da tarukan sojojin yahudawan
Jami’an tsaron gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila na musamman sun kai farmaki a asibitin Holhol tare
Tawagar Majalisar Dinkin Duniya a Sudan ta ce: Bangarorin da suke rikici a Sudan sun
'Yan gwagwarmayar Falasdinawa sun tarwatsa tankokin yakin 'yan mamaya guda biyu a wani harin kwantan bauna da suka kai musu 'Yan gwagwarmayar Falasdinawa suna ci gaba da gudanar da ayyuka
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ya bayyana cewa: Hizbullahi ta farfado daga juyayinta kuma ta amince da sabon daidaito da ya faru Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Harin da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai kan rundunar tsaron Majalisar Dinkin Duniya ta UNIFIL a matsayin laifin yaki Majiyar Majalisar Dinkin Duniya
Rahotannin da suke fitowa daga Falasdinu sun ambaci cewa, HKI ta kashe Falasdinawa da su ka hada kananan yara da mata 23,a kudanci da tsakiyar Gaza. Kamfanin dillancin Labarun “Anatoly”
Kafafen watsa laabrun HKI sun bayar da labarin cewa daya daga cikin jami’ansu ya halaka sanadiyar bude masa wuta da aka yi a yankin Usdud dake kudancin Falasdinu. Rahotannin sun
Da misalin karfe 8: 30 na safiyar yau a nan birnin Tehran aka fara bankwana da shahid manjo janar Abbas Nilofurushan wanda ya yi shahada tare da Sayyid Hassan Nasrallah