The latest news and topic in this categories.
Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana bacin ransa kan rashin samun ci gaba a tattaunawar yarjejeniyar tsagaita bude wuta da nufin kawo karshen kisan kiyashin da Isra'ila ta
Iran ta yi watsi da ikirarin Amurka, Birtaniya da Faransa game da rawar da Tehran ta taka a yakin da Rasha da Ukraine, inda Iran din ta jaddada cewa kasashen
Parstoday - Gadi Eisenkot, tsohon memba a majalisar ministocin yakin Netanyahu, ya yarda cewa: A yanzu gwamnatin Sahayoniya tana cikin koma-baya. Gadi Eisenkot, mamba na majalisar Knesset na gwamnatin sahyoniyawan
Parstoday - Gadi Eisenkot, tsohon memba a majalisar ministocin yakin Netanyahu, ya yarda cewa: A
Yan gudun hijira 13 ne aka tabbatar da mutuwarsu a ranar 3 ga watan satumban
A wasan mutsa jiki a gasar ‘2024 Paris Paralimpic’ wanda ke gudana a birnin Paris
Tallafin da ba iyakan da kasashen yamma suke bawa HKI a yakin da take fafatawa
Mayakan kungiyar Hizbullah na kasar Lebanon sun bada sanarwan cilla makamai masu linzami samfurin Katusha
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na