The latest news and topic in this categories.
A yau larabace ake makokin shahadar limami na 8 daga cikin limamai masu tsarki daga iyalan gidan manzon All..(s) wato Imam Aliyu bin Musa(a) wanda akewa lakabi da Reza. Imam
Dakaru masu gwagwarmaya da yan ta'adda a kasar Iraki sun bada sanarwan amfani da makaman 'Drone' don lalata wasu wurare masu muhimmanci a birnin Haifa na HKI a jiya da
Tarayyar Turai (EU) ta bayyana damuwarta da yadda kasar Turkiya a hukumanci a jiya Talata ta bada sanarwan cewa ta mika takardun bukatarta na zama mamba a kungiyar tattalin arziki
Yahudawan Sahyoniyya, a darare uku a jere suna fitowa kan tituna a biranen HKI tare
Shugaban makarantar sojoji na kasar Iran ya bayyana cewa maida martanin da dakarun kungiyar Hizbullah
A jiya talata ce ake cika kwanaki 333 da fara yaki a gaza. Wanda sojojin
Mayakan kungiyar boko Haram a arewa maso gabacin tarayyar Najeriya sun kashe mutane 85 a
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Masar ta musanta da babban murya zargin Firai ministan HKI Benyamin
'Yan gwagwarmayar Falasdinawa sun tarwatsa tankokin yakin 'yan mamaya guda biyu a wani harin kwantan bauna da suka kai musu 'Yan gwagwarmayar Falasdinawa suna ci gaba da gudanar da ayyuka
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ya bayyana cewa: Hizbullahi ta farfado daga juyayinta kuma ta amince da sabon daidaito da ya faru Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Harin da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai kan rundunar tsaron Majalisar Dinkin Duniya ta UNIFIL a matsayin laifin yaki Majiyar Majalisar Dinkin Duniya
Rahotannin da suke fitowa daga Falasdinu sun ambaci cewa, HKI ta kashe Falasdinawa da su ka hada kananan yara da mata 23,a kudanci da tsakiyar Gaza. Kamfanin dillancin Labarun “Anatoly”
Kafafen watsa laabrun HKI sun bayar da labarin cewa daya daga cikin jami’ansu ya halaka sanadiyar bude masa wuta da aka yi a yankin Usdud dake kudancin Falasdinu. Rahotannin sun
Da misalin karfe 8: 30 na safiyar yau a nan birnin Tehran aka fara bankwana da shahid manjo janar Abbas Nilofurushan wanda ya yi shahada tare da Sayyid Hassan Nasrallah