The latest news and topic in this categories.
Kamfanin samar da makamashin nukiliya na Faransa Orano, ya sanar da tafka asara ta Yuro miliyan 133 sakamakon matsalolin da yake fuskanta wajen gudanar da ayyukan hakar ma’adinai tun bayan
Hukumar Kula da 'Yan Gudun Hijirar Falasdinawa ta Majalisar Dinkin Duniya ta "UNRWA" ta ce: Kashi 9 cikin 10 na Falasdinawa a Gaza an tilasta musu gudun hijira Hukumar Ba
Kasar Habasha ta ayyana kwanaki uku na zaman makoki na kasa domin nuna alhini ga mutanen da zaftarewar kasa ta ritsa da su Gidan rediyon kasar Habasha "Fana" ya watsa
Kasar Habasha ta ayyana kwanaki uku na zaman makoki na kasa domin nuna alhini ga
Yunkurin hukumar Falasdinawa na neman kama kwamandan 'yan gwagwarmayar birnin Tul-Karam babbar hidima ce ga
Masu goyon bayan fira ministan haramtacciyar kasar Isra'ila da 'yan adawa ba za su iya
Zababben shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Jagoran juyin juya halin Musulunci shi ne mabudin
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya kira taron da kungiyoyin Falasdinawan suka gudanar a
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu