The latest news and topic in this categories.
Manyan yan jam'iyyar Democrats a Amurka na ci gaba da nuna goyon bayansu ga mataimakiyar shugaban kasar a matsayin ‘yar takara bayan janyewar shugaba Biden. Gwamnan jihar Carlifonia Gavin Newsom
Majiyoyin lafiya a Falasdinu na cewa adadin mutanen da suka rasa rayukansu a wani hari da Isra’ila ta kaddamar a yankin Khan Younis ya kai akalla 27. Tunda farko da
Kakakin sojojin kasar Yemen Burgedia Janar Yahyah Saree ya bayyana cewa sojojin kasar sun cilla makamai masu linzami samfurin Bailistic kan birin Ummu Rasha Rash (eilat) na kasar Falasdinu da
Yahudawan sahyoniyya yan share a yankin yamma da kogin sun farwa wasu yan kasashen waje
Gwamnatocin kasashen China da Iran sun kaddamar da layin dogo na jigilar kayaki tsakanin kasashen
Shugaban kasar Amurka Joe Biden ya yanke shawarar janyewa daga takarar shugabancin kasa a jam’iyyarsa
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani harin kwantan bauna da aka kai musu a Gaza Kafofin watsa labaran haramtacciyar kasar Isra'ila
Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Kisan kare dangi da gwamnatin Isra'ila ta yi a Gaza ya tabbatar da kawo karshen tsarin duniya Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya mai kula