The latest news and topic in this categories.
A cikin sassa-ssa mabanbanta na kasar Nigeria an fara gtudanar da zaman juyayin Muharram na shahadar Imam Husain ( a.s). A ranar Lahadin da ta gabata ne dai aka fara
A jiya Litinin ne dai jiragen sama na yaki na HKI su ka kutsa cikin sararin samaniyar kasar Lebanon tare da kai hare-hare a ciki yankunan “Ayta-Sh’aba’ da “Dhalusha. A
A wata sanarwa da ‘yangwgawarmaayr na kasar Iraki su ka sanar, sun ambaci ceew; a Jiya Talata sun kai hari da jirgi maras matuki akan yankin Iliyat, dake karkashin mamayar
Kasashen Faransa da Canada sun yi Allah wadai da matakin da gwamnatin Isra'ila ta dauka
Zababben shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya ce gwamnatinsa mai jiran gado ba za ta
Kungiyar Raya Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afirka (ECOWAS) ta nada Shugaban Senegal Bassirou Diomaye Faye
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na