The latest news and topic in this categories.
Jagoran juyin musulunci na Iran, Ayatullah Sayyid Ali Khamnei wanda ya gana da malaman jami’ar Shahid Mutahhari a jiya Laraba d aake karatar yin zaben shugaban kasa zagaye na biyu,
Sashen yada labarai na rundunar Hezbollah ta Hezbollah ta fitar bayani da a cikinsa yake bayyana shahid Mohammad Nehme Nasser, "Hajj Abu Nehme," a matsayin wani jajirtaccen mutum mai sadaukarwa
Da misalin karfe 8 na safiyar yau Alhamis aka kawo karshen yakin neman zabe na ‘yan takarar shugabancin kasa zagaye na biyu An kammala yakin neman zaben ‘yan takarar ne
Da misalin karfe 8 na safiyar yau Alhamis aka kawo karshen yakin neman zabe na
Kungiyar Islamic Resistance in Iraq, ta bayyana shirinta na yakar Isra'ila da Amurka idan gwamnatin
A yau Alhamis kungiyar hadin kan Larabawa za ta gudanar da wani zama na musamman
Kungiyar Hizbullah ta Lebanon ta sanar da cewa, wani babban kwamandan kungiyar ya yi shahada
A wani rahoto da babbar jami'iar Majalisar Dinkin Duniya ta fitar, ta bayyana cewa, ayyukan
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game