The latest news and topic in this categories.
Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Imam Sayyid Aliyul Khaminae ya bukaci mutanen kasar Iran su fito kwansu da kwarkwatansu don zaben shugaban kasa zagaye na biyu wanda
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran Ali Bakiri Kani ya bayyana cewa hki zata jefa kanta cikin jahannama idan ta fadada yakin da take fafatawa da kungiyar Hizabullah zuwa dukkan
'Yan takara biyu da ke neman kujerar shugabancin kasar Iran, Masoud Pezeshkian da Saeed Jalili, sun fafata a muhawara ta biyu da aka watsa a gidan talabijin na kasar Iran
'Yan takara biyu da ke neman kujerar shugabancin kasar Iran, Masoud Pezeshkian da Saeed Jalili,
Bankin Duniya ya amince ya bai wa Jamhuriyar Nijar tallafin CFA biliyan 214 domin bunkasa
Sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kashe mayakan Falastinawa 'yan gwagwarmaya 4 ta hanyar jefa
Jami'ai 12 da suka yi murabus daga gwamnatin shugaban Amurka Joe Biden saboda yakin Gaza
A cewar jami'in kula da ayyukan jin kai na Majalisar Dinkin Duniya a Gaza, Falasdinawa
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu