The latest news and topic in this categories.
Sojojin ruwan Birtaniya sun sanar da cewa: Jiragen ruwan Birtaniya guda biyu sun kama da wuta a gabar tekun Yemen Kamfanin dillancin labaran reuters ya nakalto wasu hukumomin ruwa na
'Yan kasashen Amurka da Birtaniya sun gurfana a gaban kotu a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Kwango kan tuhumar hannu a yunkurin juyin mulki a kasar Fiye da mutane 50 ne ake tuhuma
Ministocin harkokin wajen kasashen kungiyar D-8, sun yi kira da a gaggauta dakatar da bude wuta a zirin Gaza ba tare da gindiya wani sharadi ba. Ministocin wajen kasashen kungiyar
Ministocin harkokin wajen kasashen kungiyar D-8, sun yi kira da a gaggauta dakatar da bude
Gwamnatin Turkiyya ta yi Allah wadai da harin da Isra'ila ta kai kan sansanin 'yan
A Amurka dubban jama'a ne suka shiga zanga zanga gaban fadar White House, domin nuna
Iran, ta caccaki shirin kasashen Duniya akan munanen kisan da Isra'ila ke ci gaba da
Shugaban Colombia Gustavo Petro ya sanar a ranar Asabar cewa kasarsa za ta dakatar da
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani harin kwantan bauna da aka kai musu a Gaza Kafofin watsa labaran haramtacciyar kasar Isra'ila
Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Kisan kare dangi da gwamnatin Isra'ila ta yi a Gaza ya tabbatar da kawo karshen tsarin duniya Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya mai kula
Mataimakin shugaban kasar Kenya da aka kora na fargabar tsaron lafiyarsa bayan an janye jami'an tsaronsa Hambararren mataimakin shugaban kasar Kenya, Rigathi Gachagwa, ya tabbatar a ranar Lahadin da ta
Shugaban majalisar dokokin Iran ya ce: Ya kamata kasashen Turai da sauran masu yin da'awar banza su sani cewa tsibiran Bu Musa da Greater Tunb da Karamin Tunb wasu sassa
Kungiyar Hezbollah ta kaddamar da wasu jerin hare-haren makami mai linzami fiye da 200 a cikin kasa da sa’oi 24 da suka gabata a kan birnin Haifa da wasu yankunan