The latest news and topic in this categories.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi watsi da zarge-zargen da kwamitin alkalan Hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya ya yi kanta Jakadan kasar Iran na din din din a
Limamin da ya jagoranci sallar Juma'a a birnin Tehran ya ce: Idan har sabon shugaban kasar da zai zo yana son sauya dukkan gwamnoni da ministoci, to hakan zai zama
Sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai farmaki kan yankunan kudancin birnin Khalil a shirye-shiryen ba da dama ga tsagerun yahudawan sahayoniyya na mamaye wuraren kayan tarihi da suke birnin Rahotonni
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi watsi da zarge-zargen da kwamitin alkalan Hukumar kula da
Limamin da ya jagoranci sallar Juma'a a birnin Tehran ya ce: Idan har sabon shugaban
Sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai farmaki kan yankunan kudancin birnin Khalil a shirye-shiryen ba
Adadin Falasdinawa da suka yi shahada a Gaza tun bayan fara kai hare-haren wuce gona
Mayakan dakarun kai daukin gaggawa na Sudan sun kashe mutane da dama a yankin Karari
Mataimakin shugaban kasar Iran ya jaddada cewa: Tsibirai uku da suke mallaki Iran ba zasu taba zama mallakin wata kasar Larabawa take da'awar cewa mallakinta ne ba Mataimakin shugaban kasar
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon ta kai hare-haren bama-bamai kan sansanin leken asirin sojin Isra'ila da ke wajen birnin Tel Aviv Mayakan kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah
Sojojin kasar Yemen sun kai hari kan wani sansanin sojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila da makami mai linzami Sojojin Yemen sun sanar da kai wani gagarumin farmakin soji kan wani
Tsokacin kakakin dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar Hamas kan harin da kungiyar Hizbullah ta kai kan gidan fira ministan haramtacciyar kasar Isra'ila Benjamin Netanyahu Kakakin rundunar sojin Izzuddeen Al-Qassam
Kasar China ta zargin kasashen yammacin duniya da yin watsi da batun mayar da Gaza a matsayin wutar Jahannama ga rayayyu Kasar China ta yi Allah wadai da Amurka da
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya bayyana sakon kasarsa da cewa na yada zaman lafiya da kyautata dangantaka da dukkanin kasashe musamman ma makwabta. Pezeshkian wanda ya isa Kazan bisa