The latest news and topic in this categories.
Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran ya nakalto kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Naseer Kan’ani yana fadar haka ya kuma kara da cewa gwamnatin kasar Iran tana allawadai
Nasruddin Amer, wani mamba a ofishin siyasa na kungiyar Ansarallah, ya kuma ce ko shakka babu kasashen Yemen da Palastine za su yi nasara a gwagwearmayarsu. “Wannan alkawari ne na
Wata kotu a Amurka ta samu tsohon shugaban ƙasar Donald Trump da laifi a kan tuhume-tuhume 34 waɗanda ke da nasaba da shirga ƙarya a harkokin kasuwancinsa domin ɓoye toshiyar-baki
Wata kotu a Amurka ta samu tsohon shugaban ƙasar Donald Trump da laifi a kan
Majalisar Dinkin Duniya ta gudanar da wani zama na bai daya domin mika ta'aziyya ga
Jagoran juyin juya halin mulinci na Iran, ya gana da Shugaban kasar Siriya Bashar al-Assad,
Dakarun Amurka da na Birtaniyya sun kai wasu jerin hare-hare ta sama a sassa daban-daban
Majalisar dokokin Sloveniya za ta kada kuri'a domin amincewa da Falasdinu a matsayin kasa. An
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game