The latest news and topic in this categories.
Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran ya nakalto kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Naseer Kan’ani yana fadar haka ya kuma kara da cewa gwamnatin kasar Iran tana allawadai
Nasruddin Amer, wani mamba a ofishin siyasa na kungiyar Ansarallah, ya kuma ce ko shakka babu kasashen Yemen da Palastine za su yi nasara a gwagwearmayarsu. “Wannan alkawari ne na
Wata kotu a Amurka ta samu tsohon shugaban ƙasar Donald Trump da laifi a kan tuhume-tuhume 34 waɗanda ke da nasaba da shirga ƙarya a harkokin kasuwancinsa domin ɓoye toshiyar-baki
Wata kotu a Amurka ta samu tsohon shugaban ƙasar Donald Trump da laifi a kan
Majalisar Dinkin Duniya ta gudanar da wani zama na bai daya domin mika ta'aziyya ga
Jagoran juyin juya halin mulinci na Iran, ya gana da Shugaban kasar Siriya Bashar al-Assad,
Dakarun Amurka da na Birtaniyya sun kai wasu jerin hare-hare ta sama a sassa daban-daban
Majalisar dokokin Sloveniya za ta kada kuri'a domin amincewa da Falasdinu a matsayin kasa. An
Wani sabon kazamin harin sojojin Isra’ila ya yi sanadin shahadar mutum 40 cikin sa’o’I 24 da suka gabata ciki har da Salah al-Bardawil, dan majalisar Falasdinu kuma mamba a ofishin
Rahotanni daga Yemen na cewa sojojin Amurka sun kai hari a filin tashi da saukar jiragen sama na Hudayda a wani sabon hari kan kasar Yemen tun bayan da Washington
Ministan harkokin wajen kasar Iran, Abbas Araghchi, ya yi kakkausar suka kan zaluncin da gwamnatin Isra'ila ke yi kan al'ummar Falasdinu da ba su da kariya a yankin Zirin Gaza,
Iran, ta yi Allah wadai da harin ta’addancin da ya yi sanadin mutuwar gomman mutane a wani masallaci a kudu maso yammacin Jamhuriyar Nijar. Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Esmaeil
Jagoran ‘yan adawar Isra’ila Yair Lapid ya yi kira da a gudanar da zanga-zangar gama-gari idan Firaministan kasar Benjamin Netanyahu ya ki bin hukuncin da kotun kolin kasar ta yanke
A Sudan bayan sake karbe fadar shugaban kasa da ke birnin Khartoum, sojojin kasar sun ci gaba da kai farmaki a babban birnin kasar a ranar Asabar, inda suka sake