The latest news and topic in this categories.
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa, mun samu sakonni 330 na ta'aziyya daga jami'an kasa da kasa da gwamnatocin kasashen duniya kan shahidan hidima, yana mai cewa:
A yammacin jiya Lahadi ne sojojin mamaya na yahudawan Isra'ila suka sake yin wani sabon kisan kiyashi kan wasu da dama daga cikin 'yan gudun hijira ta hanyar jefa bama-bamai
Rundunar sojin Masar ta fitar da sanarwa dangane da harbe-harben da aka yi tsakanin sojojin Masar da na Isra'ila a Rafah. Kakakin rundunar sojin Masar ya bayyana cewa: Dakarun sojin
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa, mun samu sakonni 330 na ta'aziyya
A yammacin jiya Lahadi ne sojojin mamaya na yahudawan Isra'ila suka sake yin wani sabon
Rundunar sojin Masar ta fitar da sanarwa dangane da harbe-harben da aka yi tsakanin sojojin
Akalla mutane 40 ne suka yi shahada yayin da wasu da dama kuma suka jikkata
Rahotanni daga Falasdinu na cewa Isra'ila ta kasha gomman 'yan gudun hijira a sansaninsu dake
Wasu daga cikin hotunan da jami'an leken asiri na sojin Isra'ila suka amince a buga a wannan Talata, game da harin da Hizbullah ta kai a kan gidan Benjamin Netanyahu,
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa