The latest news and topic in this categories.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa: Barazanar nukiliyar yahudawan sahyoniya na iya canza koyarwar Iran kan batun nukiliya Sakataren majalisar kula da harkokin kasashen waje ta Iran Abbas Arakchi
Shugaban rikon kwarya a kasar Iran ya jaddada cewa: Tsarin Iran na tallafawa kungiyoyin gwagwarmaya ba zai canza ba Shugaban rikon kwarya da ke tafiyar da harkokin shugabancin kasar Iran
Dakarun Izzuddeen Al-Qassam sun nuna yadda suka halaka sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila da raunata wasu tare da kama wasu a matsayin fursunonin yaki Dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa: Barazanar nukiliyar yahudawan sahyoniya na iya canza koyarwar
Shugaban rikon kwarya a kasar Iran ya jaddada cewa: Tsarin Iran na tallafawa kungiyoyin gwagwarmaya
Dakarun Izzuddeen Al-Qassam sun nuna yadda suka halaka sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila da raunata
Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila' tana aikata munanan laifuka a kan fursunonin Falasdinawa da take tsare
Kazamin fada tsakanin sojojin Sudan da Dakarun kai daukin gaggawan kasar ya janyo hasarar rayuka
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da