The latest news and topic in this categories.
Amurkawa da dama sun bayyana rashin amincewarsu da ci gaba da bawa HKI da kasar Ukraine makamai don yakar kasar Rasha da kuma Falasdinawa a Gaza. Kamfanin dillancin labaran Fars-News
Ma’aikatar lafiya ta zirin Gaza ta bada rahoton cewa sojojin HKI sun kashe jami’an jinya kimani 500 tun bayana fara yaki a ranar 7 ga watan Octoban shekarar da ta
Iran ta bayyana cewa yankin Asiya ta yamma ba zata taba samun zaman lafiya da kwanciyar hankali ba sai bayan an kawo karshen mamayar da akewa kasar Falasdinu, da kuma
Kasar Masar ta bayyana a ranar Lahadi cewa za ta shiga shari’ar kisan kare dangi
Kwanaki biyu bayan sanar da sakamakon zaben shugaban kasa a Chadi, babbar jam’iyyar hamayya ta
Masu hannu da shuni sun yi alkawarin samar da sama da dala Biliyan biyu don
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na