The latest news and topic in this categories.
Shugaban kasar ta Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi ya bayyana cewa; Yanzu dukkanin duniya ta fahimci cewa, ‘yan sahayoniya masu aikata laifuka ba su aiki da kowance irin ka’ida ta ‘yanadamtaka
Fira ministan kasar Pakistan Shabaz Sharif wanda ya karbi bakuncin jakadan Iran a Islamabad, Riza Amiri Mukaddam ya yi ishara da ganawar da ya yi da shugaban kasar Iran Sayyid
Rahoton na hadin gwiwa a tsakanin Bankin Duniyar da kuma MDD, ya bayyana cewa; Rusau din da Isra’ila ta yi a Gaza, ya haddasa kudaden da sun kai Dalar Amurka
Shugaban kasar ta Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi ya bayyana cewa; Yanzu dukkanin duniya ta fahimci
Fira ministan kasar Pakistan Shabaz Sharif wanda ya karbi bakuncin jakadan Iran a Islamabad, Riza
Rahoton na hadin gwiwa a tsakanin Bankin Duniyar da kuma MDD, ya bayyana cewa; Rusau
Sojojin HKI a Gaza suna ci gaba da kissan kiyashin Falasdinawa a yankin, kuma a
Babban sakataren MDD Antonio Guterres ya yi tir da hare haren da sojojin HKI suka
Yayin da gwamnatin yahudawan sahyoniya ke ci gaba da kaddamar da farmaki na soji a kan fararen hula a yankin Rafah da ke kudancin zirin Gaza, kungiyoyin kare hakkin bil
Kakakin Majalisar Dinkin Duniya ya tabbatar da cewa kashi 60% na mutanen da Isra’ila ta kashe a hare-haren da da ta ke kaiwa Gaza mata ne da kananan yara. A
Gwamnatin kasar Island tana daba da amincewa da kasar Falasdinu mai zaman kanta da kuma ciekken yanzin. Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran ya nakalto ministan harkokin wajen kasar
Shugaban rundunar Qudus ta dakarun kare juyin juya halin musulunci a nan Iran Brigadier General Esmail Qa’ani y ace kasar Iran ta ja kunnen kasashen turai guda uku, Burtaniya, Jamus
Shugaban hukumar makamashin nukliya na kasar Iran Muhammad Eslami ya bayyana cewa a taron kasa da kasa wanda Iran ta shirya dangane da fasahar nukliya a birnin Esfahan na tsakiyar
Iran ta yi Allah wadai da shawarar da wani dan majalisar dattawan Amurka na jam'iyyar Republican ya bayar cewa ya kamata Isra'ila ta yi amfani da bama-baman nukiliya a Gaza.