The latest news and topic in this categories.
A jiya Juma’a ne al’ummar Iran su ka raya daren farko daga cikin dararen ‘lailatul-Qadari’ a cikin masallatai da wasu cibiyoyi na addini ta hanyar karatun alkur’ani da yin adduo’i.
Babban magatakardar kungiyar Hizbullah Sayyid Hassan Nasrallah ya yi kira da mutane da su fito kwansu da kwarkwatarsu domin raya ranar Kudus da duniya da ake yi a juma’ar karshe
Rundunar sojan Iran ta fitar da bayani dangane da zagayowar ranar Jamhuriyar Musulunci ta Iran wacce ake yin bikinta a kowace ranar 12 ga watan farko na a kalandar Iraniyawa,
A jiya Juma’a ne al’ummar Iran su ka raya daren farko daga cikin dararen ‘lailatul-Qadari’
Babban magatakardar kungiyar Hizbullah Sayyid Hassan Nasrallah ya yi kira da mutane da su fito
Rundunar sojan Iran ta fitar da bayani dangane da zagayowar ranar Jamhuriyar Musulunci ta Iran
Rahotannin kafar watsa labaru ta “Parstoday’ ta bayyana cewa, Iran ta aike da tawaga ta
Kwararru kimani 2000 a duk fadin duniya suka rubutawa babban sakataren MDD da kuma kwamishinin
Yayin da gwamnatin yahudawan sahyoniya ke ci gaba da kaddamar da farmaki na soji a kan fararen hula a yankin Rafah da ke kudancin zirin Gaza, kungiyoyin kare hakkin bil
Kakakin Majalisar Dinkin Duniya ya tabbatar da cewa kashi 60% na mutanen da Isra’ila ta kashe a hare-haren da da ta ke kaiwa Gaza mata ne da kananan yara. A
Gwamnatin kasar Island tana daba da amincewa da kasar Falasdinu mai zaman kanta da kuma ciekken yanzin. Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran ya nakalto ministan harkokin wajen kasar
Shugaban rundunar Qudus ta dakarun kare juyin juya halin musulunci a nan Iran Brigadier General Esmail Qa’ani y ace kasar Iran ta ja kunnen kasashen turai guda uku, Burtaniya, Jamus
Shugaban hukumar makamashin nukliya na kasar Iran Muhammad Eslami ya bayyana cewa a taron kasa da kasa wanda Iran ta shirya dangane da fasahar nukliya a birnin Esfahan na tsakiyar
Iran ta yi Allah wadai da shawarar da wani dan majalisar dattawan Amurka na jam'iyyar Republican ya bayar cewa ya kamata Isra'ila ta yi amfani da bama-baman nukiliya a Gaza.