An Raya Daren Farko Na Dararen “Lailatul-Qadari” A Iran

A jiya Juma’a ne al’ummar Iran su ka raya daren farko daga cikin dararen ‘lailatul-Qadari’ a cikin masallatai da wasu cibiyoyi na addini ta hanyar karatun alkur’ani da yin adduo’i. Da asubahin ranar 19 ga watan Ramadan ne dai wani Bakawarije, Ibn Muljim ya sari Imam Ali (a.s) da takobi a lokacin da ya yi […]
Sayyid Hassan Nasrallah Ya Yi Kira Da A Fito Sosai A Ranar Kudus Ta Duniya

Babban magatakardar kungiyar Hizbullah Sayyid Hassan Nasrallah ya yi kira da mutane da su fito kwansu da kwarkwatarsu domin raya ranar Kudus da duniya da ake yi a juma’ar karshe ta watan azumin Ramadana. Sayyid Hassan Nasrallah ya bayyana hakan ne dai a yayin jawabinsa na raya dararen “lailatul-Qadari” a jiya juma’a,inda ya yi ishara […]
Bayanin Rundunar Sojan Iran Dangane Da Ranar Jamhuriyar Musulunci

Rundunar sojan Iran ta fitar da bayani dangane da zagayowar ranar Jamhuriyar Musulunci ta Iran wacce ake yin bikinta a kowace ranar 12 ga watan farko na a kalandar Iraniyawa, da ya yi daidai da 31 ga watan Maris. Wani sashe na bayanin ya kunshi cewa: “Ranar 12 ga watan Farvardin wacce ita ce, ranar […]
‘Yan Wasan “Taekwondo” Mata Na Iran Sun Kan Hanyar Kafa Tarihi A Paris

Rahotannin kafar watsa labaru ta “Parstoday’ ta bayyana cewa, Iran ta aike da tawaga ta ‘yan wasan “Taekwondo” idan ake fafatawa da su a wasannin da ake yi a birin Paris na kasar Faransa. ‘Yan wasan matan su biyu su ne; Nahida Kiyani ‘yar shekaru 25 da Mubinah Ni’imat Zadeh ‘yar shekaru 18. A wasannin […]
MDD: Masana Kiwon Lafiya Kimani 2000 Suna Bukaci A Kori HKI Daga Hukumar Mata Ta Duniya

Kwararru kimani 2000 a duk fadin duniya suka rubutawa babban sakataren MDD da kuma kwamishinin hukumar mara ta majaliasar wasika inda suke bukatar a kori HKI daga hukumar. Shafin labarai na Parstoday Farisanci ya bayyana cewa wadannan masana sun dauki wannan matakin ne bayan ko in kula da HKI take yi dangane da dakatar da […]
Duk Da Cewa Yahudawa Basu Fi Kashi 3% Na Yawan Mutanen Amurka Ba Amma Su Suke Jijjuya Gwamnatocin Kasar Saboda HKI

Wani marubu a harkokin diblomasiyya a nan kasar Iran ya bayyana cewa duk tare da cewa ma biya addinin yahudanci a kasar Amurka basu fi kashi 3% ne na yawan mutanen kasar ba amma kuma su suke jujjuya gwamnatocin kasar ta yadda zasu ci gaba da goyon bayana HKI. Shafin labarai na Parstoday bangaren farisanci […]